Gwamnan Jihar Katsina
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar kama mutum buyu da ake zargi da hannu a sace mahaifiyar Dauda Rarara.
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Kahutu da ke ƙaramar hukumar Ɗanja a jihar Katsina, sun yi awon gaba da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.
Hukuma mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta sanar da nasarar da ta samu cikin shekara daya a jihar Katsina. Ta kama mutane 1,344.
Kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Yamma ta amince da wani tsarin magance matsalolin tsaro da yankin ke fuskanta a halin yanzu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya bayyana hakan.
Wasu miyagun ƴan bindiga masu ɗumbin yawa sun kai hari garin Maidabino a ƙaramar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun hallaka mutane 7 tare da sace 50.
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar ragargazar ƴan bindiga sama da 100 a wani samame da jirgin yaƙin sojojin da kai sansanin ƴan bindiga a yankin Faskari.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga.
Yayin da ake shirye shiryen babbar Sallah, wasu gwamnoni sun fara kokarin biyan ma'aikata albashi yayin da wasu kuma suka raba masu goron sallah.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da kyautar Naira miliyan 6 ga iyalan ‘yan sanda hudu tare da wasu jami’an tsaro uku na jihar wadanda ‘yan bindiga suka kashe su.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari