Gwamnan Jihar Katsina
Sarkin Katstina ya yi babban rashi yayin da kaninsa Hassan Kabir Usman ya rasu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya tura sakon jaje ga masarautar katsina kan rashin.
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
Mun tattaro jerin Gwamnoni 7 da suka samu digirin PhD kafin shiga ofis a yau. Akwai gwamnonin jihohin da suka kure boko kafin su sa kafa a harkar siyasa.
Wasu miyagu sun kai harin rashin tausayi kan wani dan kungiyar mafarauta a Katsina, inda su ka kashe shi tare da kone gawarsa tare da sace iyalansa.
Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda, ya tafi ziyarar aiki zuwa kasar China. Gwamnan ya tafi ziyarar ne bayan ya dawo hutun kwanaki 30.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kai hari gidan wani hadimin gwamnan Katsina inda suka kashe shi da uwar gidansa tare da kuma sace amaryarsa.
Gwamnatin jihar Katsina ta janye dokar hana fita gaɓa ɗaya da ta sanya a faɗin kananan hukumomin jihar sakamakon abubuwan da suka faru a lokacin zanga zanga.
Gwamnatin jihar Katsina ta sake sassauta dokar hana fita da ta sanya a fadin jihar. Gwamnatin ta dauki matakin ne biyo bayan ingantar da halin tsaro ya yi a jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta mika sakon godiya ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bayan raba manyan mukamai ga yan jihar da suka hada da Aminu Bello Masari.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari