Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya yabawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta hallaka wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga.
Yayin da ake shirye shiryen babbar Sallah, wasu gwamnoni sun fara kokarin biyan ma'aikata albashi yayin da wasu kuma suka raba masu goron sallah.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da kyautar Naira miliyan 6 ga iyalan ‘yan sanda hudu tare da wasu jami’an tsaro uku na jihar wadanda ‘yan bindiga suka kashe su.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.
Malam Dikko Umaru Radda ya lashi takobin kawo ƙarshen ƴan bindiga a faɗin jihar Katsina, ya yi ta'aziyyar kisan mutane kusan 30 a yankin ƙaramar hukumar Ƙankara.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahnadu Umar Fintiri, ya yiwa majalisar kwamishinoninsa kwaskwarima. Gwamnan ya sauyawa wasu ma'aikatun da za su jagoranta.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira da a bar kowace jiha a Najeriya ta samar da mafi karancin albashin da za ta iya biyan ma'aikata.
Gwamnoni sun fara tattauna adadin kuɗin da za su iya aminta da shi a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi a lokacin da tattaunawa ta yi nisa da ƴan kwadago.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan mazauna kauyuka 13 a yankin ƙananan hukumomin Safana da Dutsinma a jihar Katsina ranar Talata.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari