Gwamnan Jihar Katsina
Mukaddashin gwamnan jihar Katsina, Malam Faruq Lawal, ya sanya dokar hana fita ta sa’o’i 24. Ya kuma haramta duk wata zanga-zanga a fadin jihar domin kare rayuka.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa akwai wasu manyan mutane da suke tunzura matasa su fita zanga-zanga don a kifar da gwamnati.
Mai martaba sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ya mika godiya ga Bola Tinubu kan aikin hanya da ya kawo musu a jihar da za ta kawo saukin rayuwa.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta kirkiro dokar hutun iddah domin bai wa matan da mazansu suka rasu hutun wata huɗu da kwana 10.
Hukumar Hisbah reshen jihar Katsina ta bayyana kamawa da lalata kwayoyi da giya da suka kai darajar miliyan sittin a karamar hukumar Funtua dake jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya kafa kamfanin samar da wutar lantarki wanda zai amfani gidaje da masana'antu. Gwamnatin za ta yi hadaka da kamfanoni.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa zai mutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kananan hukumomi a kasar nan.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya mika ragamar mulkin jihar ga mataimakinsa, Malam Faruk Lawal Jobe. Gwamnan ya tafi hutun wata daya.
Kungiyar dattawan Katsina ta KSEF ta bayyana damuwa a kan yadda gwamnati ta yi rikon sakainar kashi da batun tsaro da kawo kudurin halasta auren jinsi da dangoginsa.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari