Yahaya Bello
Tsohon gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya shawarci Alhaji Yahaya Bello da ya daina wasan buyan da yake yi, ya fito ya kai kansa ga hukumar EFCC.
Lauya kuma dan gwagwarmaya, Deji Adeyanju, ya yi gargadin cewa idan hukumar EFCC ba ta yi taka tsan-tsan ba, za ta iya rusa shari'ar Yahaya Bello.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, Sanata Adams Oshiomole ya caccaki tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da yaronsa, Gwamna Usman Ododo kan saɓa dokar ƙasa.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, ta caccaki tsohon gwamnan jihar Kogi kan kin mika kansa ga hukumar EFCC domin a bincike shi.
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya musanta zargin da hukumar EFCC ta yi na ya biya wa 'ya'yansa kudin makaranta daga asusun jihar Kogi.
Makarantar kasa-da-kasa ta Amurka da ke Abuja (AISA) ta aika wasika ga hukumar EFCC inda ta nemi mayar da $760,000 na kudin makarantar ƴaƴan Yahaya Bello.
Hukumar EFCC ta sanar da janye daukaka kara da ta yi kan hukuncin kotu da ta dakatar da ita yunkurin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa ta UPPP ta shawarci Shugaba Bola Tinubu ya gargadi hukumar EFCC kan binciken tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Yahaya Bello
Samu kari