Yahaya Bello
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kuma gani wata sabuwar badaƙala kan tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ta garzaya kotu.
Hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa ta ce za ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar d Yahaya Bello ya fuskanci shari'a kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Majalisar jihar kogi ta bukaci a tsige shugaban EFCC kan kama Yahaya Bello. Yan majalisar sun ce EFCC ta so kashe Yahaya Bello da kuma barazana ga gwamnan Kogi
Hukumar EFCC ta zargi gwamna Yahaya Usman Ododo da boye Yahaya Bello yayin da ta yi niyyar kama shi. EFCC ta ce Ododo ne ya gudu da Yahaya Bello.
Wata majiya daga hukumar EFCC ta bayyana cewa Yahaya Bello ya sake sulalewa a karo na biyu da taimakon gwamnan Kogi amma har yanzu ana nemansa ruwa a jallo.
Rahotannin da muke samu yanzu sun tabbatar da cewa mutane sun shiga firgici bayan jin karar harbe-harbe da ake zaton EFCC ke kokarin cafke Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya baro babban ofishin hukumar EFCC ta ƙasa da ke Abuja, ya ce jami'ai sun amince ya tafi ba tare da sun masa tambayoyi ba.
Hukumar EFCC ta yi magana kan jita-jitar cewa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya mika kansa gare ta inda ta ce har zuwa yanzu tana nemansa ruwa a jallo.
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ba mika wuya ya yi ba. Ta ce cafke shi aka yi.
Yahaya Bello
Samu kari