Yahaya Bello
Jesutega Onokpasa ya ce da tuni tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da takwaransa na Kaduna, Nasir el-Rufai sun kwantar da tarzomar da ta barke a yankin Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya musanta zargin cewa yana da hannu a daukar nauyin masu zanga-zanga a Najeriya inda ya ce ana neman ba ta masa suna.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Kabba/Bunu a jihar Kogi, Barista Dare.
Wata kungiyar matasa a jihar Kogi ta fitar da gargadi ga wasu da ake zargi za su kai hari gidan gwamnatin jihar da sunan zanga zanga domin su kama Yahaya Bello.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba dan uwan tsohon gwamna Yahaya Bello damar zuwa kasar ketare domin neman lafiya a shari'ar da ake yi kan badakalar N3bn.
Jigon jam'iyyar APC, Jesutega Onokpasa ya nuna fargaba kan wargajewar APC a Najeriya idan aka cigaba da nuna wariya ga irin Yahaya Bello da Nasir El-rufa'i.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sake gabatar da sabuwar bukata a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja kan tuhumar da EFCC ke yi masa a badakalar N80bn.
Kotun daukaka kara ta yanke hukunci a shari'ar zaben gwamnan jihar Kogi. Kotun ta tabbatar da Usman Ododo na jam'iyyar APC a matsayin zababben gwamnan jihar.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari’a John Tsoho, ya ki amincewa da bukatar Yahaya Bello na mayar da shari’ar damfarar tsohon gwamnan zuwa jihar Kogi.
Yahaya Bello
Samu kari