Yahaya Bello
Hukumar EFCC ta yi barazanar yin amfani da jami'an sojoji domin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, wanda ya ki yarda jami'an hukumar su kama shi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa wato EFCC ta tsara gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello a gaban kotu yau Alhamis.
Hukumar EFCC ta gargaɗi dukkan masu kokarin kawo mata cikas yayim gudanar da ayyukanta na doka, ta ce babban laifi ne da za ɗaure mutum shekara 5 a gidan yari.
Yayin da hukumar EFCC ta zagaye gidan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, Gwamna Usman Ododo na jihar ya yi nasarar sulalewa da mai gidan nasa.
Babbar kotun jihar Kogi mai zama a Lokoja ta hana hukumar yaƙi da rashawa EFCC kamawa, tsarewa da gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Mai shari’a Emeka Nwite na babbar Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ya amince da bukatar hukumar yaki da yi wa tattalin arziki tu’annati (EFCC) na kama Yahaya Bello.
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo, ya isa gidan magabacinsa, Yahaya Bello da ke Abuja sakamakom mamayar da jami'an hukumar EFCC suka kai maa har gida.
Rahotanni na nuni da cewa wasu jami'an hukumar da ke yaki da cin hanci da rasha (EFCC) dauke da makamai sun mamaye gidan Yahaya Bello da ke birnin tarayya Abuja.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan farmaki a jihar Kogi inda suka hallaka mutane da dama tare da kona gidaje masu tarin yawa a yayin harin.
Yahaya Bello
Samu kari