Yahaya Bello
Babbar kotun tarayya ta hana belin Alhaji Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi da EFCC ke zargin ya haɗa kai da wasu sun canzawa wasu kuɗaɗe hanya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar EFCC na ci gaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello duk da babu lauyansa ko ɗaya.
Majiyoyi daga babbar kotun tarayya sun shaida cewa hukumar EFCC ta gaza gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a kotun saboda rashin wasu takardu.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) za ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a gaban babbar kotun tarayyya.
Bayan EFCC ta sha gwagwarmaya wajen damko tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ya ce ba shi da masaniya kan zargin da ake masa na tafka badakalar biliyoyi ba.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa watau EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan jigar Kogi, Yahaya Bello a gaban kotu kan tuhumar karkatar da N80.2bn.
Bayan tsawon lokaci yana wasn buya, EFCC ta tsare tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello bayan ya miƙa kansa a hedkwatar hukumar da ke Abuja.
Yahaya Bello ya mika kansa ga hukumar EFCC. An ce tsohon gwamnan na Kogi ya isa ofishin EFCC ne da safiyar Talata, 26 ga Nuwamba tare da lauyoyinsa.
Wata kungiya mai suna APC Youth Vanguard ta nuna damuwa kan yadda tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ki yarda ya bayyana gaban kotu kan zargin da ake masa.
Yahaya Bello
Samu kari