![Rikicin PDP ya Rincabe, Shugaban Jam’iyya da aka Tsige a Katsina Ya Dumfari Kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8392f3910d20c486.jpeg?v=1)
Aminu Bello Masari
![Rikicin PDP ya Rincabe, Shugaban Jam’iyya da aka Tsige a Katsina Ya Dumfari Kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8392f3910d20c486.jpeg?v=1)
![Gwamna Masari Na Katsina Ya Dage Dokar Hana Hawa Babur Da Dare Saboda Maulidi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
![Za a sa Kafar Wando Daya: Gwamnati Za Ta Karbe Obajana Daga Hannun Dangote](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e834f9cf9e0fd063.jpeg?v=1)
![Dan Takarar Shugaban Kasa, Rabiu Kwankwaso Ya Ziyarci Gwamnan APC A Arewa, Sun Sa Labule](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c3b6432c2b0d500.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Katsina Ta Ware N1.5bn Domin Kawo Karshen Matsalar Rashin Tsaro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
![Sabon Rikici Ya Ɓalle a Jihar Buhari, APC Ta Kori Hadimin Gwamna Masari Kan Abu Ɗaya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b53758f6042bc4b4.jpeg?v=1)
![Masari ya raba kayan agajin gaggawa ga wadanda ‘yan fashin suka kai wa hari a Safana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5f84c0baf11557c1.jpeg?v=1)
Jihar Katsina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya raba kayan agajin gaggawa ga wadanda ‘yan fashin suka kai wa hari a karamar hukumar Safana da ke.
![Nada dan bindiga sarauta: Har yanzu Katsina ba ta yafe wa Ado Aliero ba - Masari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
Gwamna Aminu Bello Masari, ya ce har yanzu gwamnatin Katsina ba ta yafe wa Ado Aliero, dan bindigar da take nema ba duk da sarautar da aka nada masa a Zamfara.
![Buhari Ga Yan Najeriya: Idan Da Kun San Wahalar Da Ake Sha A Wasu Kasashe Da Kun Gode Wa Allah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/632387f6e625adf9.jpeg?v=1)
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce yan Najeriya za su gode wa Allah idan da sun san wahalar da wasu kasashen Afirka ke sha a yanzu, rahoton Daily Trust. Buhari ya f
![Da dumi-dumi: Buhari, Tinubu da Masari sun shiga ganawar sirri a Daura](https://cdn.legit.ng/images/190x107/59e99a3fe4b21948.jpeg?v=1)
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri tare da Shugaba Buhari da Masari a Daura.
![Jam’iyyar AA ta shigar da karar Bola Tinubu, ana so a hana APC takarar Shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8920e21439e040b6.jpeg?v=1)
Za a ji daga karshe an maka Bola Tinubu a kotu a kan zargin badakalar satifiket. Lauyan Action Alliance ya ce Tinubu ya yi amfani da takardun bogi wajen takara.
![Na yi karatun boko, amma gaskiya satifiket dina sun bace a 2021 - Abokin takarar Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dd4a159d8664fd6b.jpeg?v=1)
Kabiru Ibrahim Masari ya tabbatar da cewa takardunsa ba su nan. ‘Dan siyasar ya sanar da INEC cewa satifiket din makarantun da ya halarta sun bace a Abuja.
![Masari ya nada Muntari Lawal a matsayin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b5c9406101b53d55.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nada Alhaji Muntari Lawal a matsayin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar. Nadin nasa ya fara aiki nan take.
![Najeriya bata taba samun shugaban kasa irin Buhari ba tun daga 1914, in ji wani gwamnan arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cb5b8ed578f5e808.jpeg?v=1)
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina yayin wani gangami da wadanda suka amfana da shirin tallafi na gwamnatin tarayya suka shiya, ya jinjinawa Buhari.
![Makarantun firamare: Gwamnan Katsina ya ba da umarnin a fara karantarwa da harshen Hausa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/591872bb579164f4.jpeg?v=1)
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya umurci malamai a cibiyoyi daban-daban na ilimi a jihar da su fara koyar da yara da harshen gida, musamman Hausa a Arewa.
Aminu Bello Masari
Samu kari