![Shirin taron gangami: Kwamiti ya tantance jiga-jigai 7 da ke neman kujerar shugabancin APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38841d556d1fe63a.jpeg?v=1)
Aminu Bello Masari
![Shirin taron gangami: Kwamiti ya tantance jiga-jigai 7 da ke neman kujerar shugabancin APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/38841d556d1fe63a.jpeg?v=1)
![Shawaran Masari ga masu rike da mukamai: Ku ajiye mukamanku kafin takara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
![Rashin tsaro: Gwamnatin Katsina ta haramta kungiyar Yan-Sa-Kai a fadin jihar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
![Babu wani amfani: Masari ya nemi a bude iyakokin Katsina yadda aka bude na sauran Jihohi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/49ed7dac3a61c7a3.jpeg?v=1)
![2023: Masari ya jaddada goyon bayansa kan mika shugabancin kasa kudanci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
![Ya kamata a bari yan Najeriya su mallaki bindigogi na kansa, Gwamna Masari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/84ea4b2a53be5ec7.jpeg?v=1)
![Na gida ya kashe Dakta Nasir Rabe, Kwamishanan Kimiyar Katsina: Gwamna Masari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/84ea4b2a53be5ec7.jpeg?v=1)
Kastina - Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa kisan Kwamishanan Kimiya da Fasahar jihar da akayi da lauje cikin nadi, rahoton DailyTryst.
![Dalilin da yasa mutanen kirki ba su shiga siyasa a Najeriya, Gwamna Masari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2c63301e3e5356c.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa rikici da kuma dabanci a siyasar Najeriya ke han mutanen kirki shiga domin ba da gudummuwar su .
![Wannan ra'ayin ka ne: FG ta yi wa Masari martani kan cewa mutane su kare kansu daga ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a67c4bb171120876.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kiran da Gwamnan jihar Katsin Aminu Masari na da takwararsa na Jihar Benue, Samuel Ortom, na cewa mutane su kare kansu daga yan
![Gwamna Masari ya yi barazanar maaka hukumar Kwastam a kotu kan kashe-kashe a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2c63301e3e5356c.jpeg?v=1)
Gwamna Aminu Masari na jihar Katsina ya yi Allah -wadai da kashe-kashen da Kwastam ke yawan yi wa mutanen da ba su ji ba ba su gani ba ta hanyar tukin ganganci.
![Masari: Ba na farin ciki da mulkin Katsina saboda rashin tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dbe3d4c21f401be9.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari, ya ce ba ya jin dadin mulkin jihar da ke fama da rashin tsaro. Ya ce sam baya iya yin bacci da daddare saboda yanayin.
![Tun kafa Najeriya, ba a taba mulki mai kyau kamar na Buhari ba, gwamna Masari ya bayyana dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/be9fcc4b9e1c2d1e.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bayyana dalilin da yasa gwamnatin Buhari ya zama ya yi fice da dukkan gwamnatoci da aka yi a baya tun kafa Najeriya
![Gwamnatin tarayya ta gurfanar da Mahdi kan zargin batanci ga Masari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e2c63301e3e5356c.jpeg?v=1)
Muhammad Mahdi, mai sukar gwamnatin Katsina ya gurfana a gaban kuliya bisa zarginsa da ake yi bata sunan Gwamna Aminu Bello Masari da sakataren gwamnatin jihar.
![Me Ya Rage Nake Nema: Masari Ya Ce Daga 2023 Zai Yi Sallama da Siyasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b5c9406101b53d55.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana abinda zai yi da zarar ya sauka daga mulki a shekarar 2023. Ya ce shi kam dai zai yi sallama da siyasa zuwa wani abun na daban.
![Matsalolin da Najeriya ke fuskanta alamu ne na ci gaba, in ji gwamna Masari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/47fbc5bfd337dfd0.jpeg?v=1)
Gwamna Aminu Masari na Katsina ya shaida cewa, Najeriya na fuskantar matsaloli ne a matsayin wata alama ta zuwan ci gaba. Yace za ji dadi da hakan da yardar All
Aminu Bello Masari
Samu kari