Goodluck Jonathan
Fasto Ekong ya hango wani gwamna da zai iya mutuwa kafin 2027, ya bukaci Tinubu ya kula da magoya bayansa, kuma ya shawarci Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027.
Jigon jam'iyyar APC kuma tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung, ya ce bai san ko Bola Tinubu zai ci ko zai fadi ba a 2027, amma 'yan Najeriya sun fara fusata.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya yi magana kan matakin da Shugaba Bola Tinubu ya dauka na dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara na Rivers.
A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.
Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana cewa maganar cewa akwai shirin sake tsayar da Goodluck Ebele Jonathan takarar shugaban kasa ba ta da tushe ballantana makama.
Rahotanni sun bayyana cewa akwai shirin da wasu 'yan siyasa ke yi na jawo tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan ya sake neman kujerar a zaben 2027 mai zuwa.
Dr. Doyin Okupe, tsohon hadimin shugabannin Najeriya, ya rasu yana da shekara 72 bayan fama da ciwon daji na tsawon shekaru 16. Ana jiran sanarwar lokacin jana'iza.
Ana tsaka da ce-ce-ku-ce kan zargin Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an bankado wani abu irin haka da ya faru da ita da Reno Omokri.
Goodluck Jonathan
Samu kari