Goodluck Jonathan
Uwargidan tsohon shugaban kasan Najeriya, Dame Patience Jonathan, ta bayyana cewa ko kadan ba ta da niyyar sake komawa fadar Aso Rock Villa da ke Abuja.
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maida Najeriya tsarin jam'iyya ɗaya ba tare da wani tsari ba, hatsari ne mai girma ga ƙasar.
Tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya sake jimamin rasuwar Umaru Musa Yar'adua bayan shekaru 15, ya ce marigayin shugaba ne na gari abin koyi.
Dr. Jibril Mustapha ya bukaci Jonathan da ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa Najeriya na bukatar shugaba mai kishin kasa da hadin kai.
An yada wasu rahotanni masu cewa Goodluck Jonathan ya yi hasashen nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. An gano gaskiya kan batun.
A yau ne attajirin dan kasuwa, wanda ya yi suna a Afrika da sauran sassan duniya, Alhaji Aliko Dangote ta cika shekaru 68 da haihuwa, Legit ta tattaro bayanansa.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.
Jonathan ya lashe kyautar Sunhak Peace ta 2025. Tinubu ya taya shi murna, yana mai cewa karramawar ta tabbatar da rawar da yake takawa wajen samar da zaman lafiya.
Fasto Ekong ya hango wani gwamna da zai iya mutuwa kafin 2027, ya bukaci Tinubu ya kula da magoya bayansa, kuma ya shawarci Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027.
Goodluck Jonathan
Samu kari