Goodluck Jonathan
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari ya bayyana cewa akwai wani shiri da yan siyasa suke yi na ganin cewa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya tsaya takara.
Reno Omokri ya roki 'yan Arewa su zabi shugaba Bola Tinubu a 2027 domin cigaba da hadin kan kasa. Omokri ya yi gargadi da rabuwar Najeriya kan rashin adalci.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Umar Sani, ya kawo dalilan da suka sanya ya kamata yankin Arewa ya fi dacewa ya marawa Goodluck Jonathan fiye da Peter Obi baya a 2027.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahotannin da ke cewa Mataimakin Shugaba Shettima ya soki Tinubu kan dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara a Rivers.
Shugaba Goodluck Jonathan ya zargi Muhammadu Buhari da gallazawa jami'an gwamnatinsa kan zarginsu da hannu a badakalar Malabu da aka yi a shekarun baya.
Sanata Kashim Shettima ya yabawa Mohammed Adoke da Aminu Tambuwal waɗanda suka tsaya kai da fata wajen hana tsige shi daga kujerar gwamnan Bormo.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, wasu a Jalingo sun bukaci jam'iyyar ADC ta tsayar da Jonathan takara a 2027 domin sauke Bola Tinubu daga mulki.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya taka wa muƙarrabansa burki, ta ce da Jonathan ya lalata adawa da APC ba ta hau mulki ba.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Dr. Goodluck Jonathan ya bayyana yadda aka hana shi karɓar mulki kafin rasuwar marigayi Umaru Musa Yar'Adua a Abuja.
Goodluck Jonathan
Samu kari