Fulani Makiyaya
Yayin da Kungiyar Dattawan Arewa ta caccaki gwamnatin Bola Tinubu, kungiyar Arɗos na Fulani a Najeriya ta nuna goyon bayanta kan shugabancin Tinubu a kasar.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah, Bello Badejo ya bayyana yadda Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da tilasta masa jagorantar ƙungiyar da ake zarginsa a kai.
An bayyana yadda Fulani suka zargo sojojin Najeriya da aikata masu barnar da ba za su iya daukar mataki ba a Plateau. Sun bayyana yadda aka kone gidajensu.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da shugaban kungiyar Miyetti Allah kan zargin kafa kungiyar ta'addanci tare da saba dokar wanzar da zaman lafiya ta shekarar 2022.
Shugaban kungiyar Miyetti Allah da ake tsare da shi, Bello Bodejo, ya shigar da gwamnati kara a gaban kotu yana neman a sake shi ba tare da wani sharadi ba.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Wasu mahara da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun kashe dukkan iyalai yan gida ɗaya tare da ƙarin wasu da yawa a yankin ƙaramar hukumar Ukum, jihqr Benuwai.
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
Fulani Makiyaya
Samu kari