Tsadar Mai
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa babu abin da zai kara hauhawan farashin kaya idan gwamnati ta kara mafi karancin albashi a Najeriya ga ma'aikata.
Kungiyar dillalan mai a Najeriya (IPMAN) ta bayyana musabbabin wahalar mai da aka shiga a Najeriya inda ta ce rikicin Iran da Isra'ila ne silar halin da ake ciki.
Bayan fama da rashin ruwan sha a jihar Gombe, gwamnatin jihar ta yi alkawarin magance matsalar zuwa ranar Laraba. Gwamnan jihar ne ya bayyana haka a jiya Talata
Al'umma sun koka a kan yadda tsadar mai ya jawo ninkawa da farashin ababen hawa ya yi a IIorin ta jihar Kwara. Hakan ya sa mutane da dama tafiyar kafa
Wata mai yin sharhi, Titilope Anifowoshe ta yi hasashen cewa nan da watan Yunin 2024, farashin man fetur zai ragu zuwa tsakanin N570-N580 kan kowace lita.
Kamfanin mai na MRS Oil Plc ya sanar da rage farashin man dizal a dukkanin gidajen mai mallakinsa a fadin Najeriya biyo bayan rage farashi da matatar Dangote ta yi.
Shugabba Bola Tinubu ya bayyana dalilan da ke saka shi daukar tsauraran matakai ko da kuwa 'yan ƙasar za su shiga matsala na wani lokaci domin inganta Najeriya.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa Najeriya tana asara mai tarin yawa sakamakon gangar danyen man fetur 300,000 da ake sacewa a kullum.
Kamfanin NNPC ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa ya gano tare da magance matsalar da ta kawo dogayen layi a gidajen mai a sassan kasar cikin satin nan.
Tsadar Mai
Samu kari