Tsadar Mai
Karamin ministan mai, Obongemem Ekpo, ya bayyana wa 'yan Najeriya irin matakan da suka dauka domin sauke farashin gas domin kawo saukin rayuwa wa al'umma.
'Yan kasuwar man fetur a Najeriya sun fara tuntubar mahukuntan matatar man fetur ta Aliko Dangote kan farashin da ya kamata a sayar da man a kasuwa.
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalar tsadar mai a Najeriya, a yau Talata 2 ga watan Afrilu matatar man Dangote za ta fara siyar da mai ga 'yan kasuwa.
Ma'aikatar masana'antu da harkokin kasuwanci ta bukaci wadanda suka cika tallafin N50,000 kan fara duba wayoyinsu domin sakwannin da za su iya samu.
Mutane sun komawa ubangiji yayin da farashin kaya su ka haukace yanzu a kasuwa. Lissafi ya ƙwacewa Gwamnati, ma’aikata da talakawa saboda tsadar kaya a kasuwa.
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, gwamnatin jihar Legas ta sanar da kasuwannin da za a sayi kayan abinci cikin rahusa bayan rage farashin da kaso 25.
Yayin da aka fara azumin watan Ramdan cikni halin tsadar rayuwa, Gwamna Babajide Sanwo-Olu na Legas zai rage farashin kayan abinci da kaso 25 don saukakawa al'umma.
Sabanin wani rubutu da aka dinga yadawa a yanar gizo kan ba matasa tallafin N500,000, gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ba ta da wannan shirin.
Yayin ake ta kiraye-kirayen bude iyakoki ga Shugaba Tinubu a Najeriya, a karshe shugaban ya saurari koken jama'a ya umarci bude iyakokin Najeriya da Nijar.
Tsadar Mai
Samu kari