Tsadar Mai
IMF ya ce babu ruwansa a cire tallafin fetur a Najeriya. Daraktan Afrika na asusun, Abebe Selassie ne ya fadi haka, ya ce amma mataki ne mai kyawun gaske.
Karamin ministan albarkatun man fetur (gas), Ekperipke Ekpo, ya bayyana kudurin Tinubu na fadada amfani da CNG, wanda ya bayyana a matsayin mafi aminci da araha.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da shirinta na kara harajin VAT da yan kasar nan su ke biya kan kayayykin da su ke saye ko sayarwa ga yan Najeriya.
A wannan labarin za ku ji cewa Asusun lamuni na duniya (IMF) ta bayyana cewa kudin Najeriya,wato Naira na farfadowa a kasuwar canjin kudi bayan dogo suma da ta yi.
Yayin da ake fama da tsadar man fetur da kuma yiwuwar sake karuwar farashin nan gaba, Shugaba Bola Tinubu ya baiwa ‘yan Najeriya zabin siyan CNG a farashi mai sauki.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Apkabio ya tabbatarwa yan kasar nan cewa ba a gwamnatin Bola Tinubu aka fara samun matsalar tattalin arziki ba
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki shugabanni kan rashin aiwatar da tsare-tsaren da suka kawo inda ya ce kwata-kwata ba su aiwatarwa.
Ministan shari'a Lateef Fagbemi ya bukaci 'yan Najeriya da su daina korafi kan haƙin matsin tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan. Ya bukaci a kara hakuri.
Kamfanonin NNPCL da Chevron sun yi nasarar hakar wata rijiyar mai da aka samu alheri a Yammacin Neja Delta da ke Kudancin kasar domin inganta Najeriya.
Tsadar Mai
Samu kari