Tsadar Mai
Majalisar wakilai ta Najeriya ta yi kira ga gwamnati da ta nemo hanyoyin ragewa 'yan Najeriya radadi. Majalisar ta bukaci a gyara matatun mai da suka lalace.
Ministan makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa 'yan Najeriya a yanzu sun hakura sun daina korafi kan tsadar da man fetur ya yi a kasar nan.
Bola Ahmed Tinubu ya fusata da yadda yan kasa ke sayen litar fetur a baya, ya lashi takobin dakatar da tashin farashin litar fetur zuwa N200, sannan zai yi sauki.
Shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun sanya labule da gwamnatin tarayya. Ganawar na zuwa ne bayan an kara farashin man fetur a kasar nan.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), ya fito ya musanta cimma yarjejeniya da kungiyar dillalan mai ta Najeriya (IPMAN) kan farashin man fetur.
Tun kafin zama shugaban kasa har zuwa yanzu, akwai wasu sunaye ko inkiya da aka mannawa Bola Ahmed Tinubu saboda burgewa ko kuma sukarsa game da sunan.
Gwamnatin Tarayya ta fadi dalilin shiga halin kunci a Najeriya inda ta bukaci hadin kan masu ruwa da tsaki da ma'aikatu masu zaman kansu domin inganta kasa.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari ya yi tsokaci kan ribar da masu fasa kwaurin mai suka rika samu kafin a cire tallafin mai.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana amfanin da ke tattare da cire tallafin man fetur da gwamnatin kasar nan ta yi.
Tsadar Mai
Samu kari