Tsadar Mai
Gwamnonin APC a Najeriya sun bayyana tasirin tsare-tsaren Shugaba Bola Tinubu yayin da ake cikin halin kunci inda suka ce akwai haske nan gaba kadan.
Shugaban NLC, Joe Ajaero a ranar Laraba ya ce su na sane da yadda yan kasa ke kara nutso a cikin talauci saboda yadda tattalin arziki ya sauya a Najeriya.
Kungiyar dillalan man fetur ta IPMAN ta yi magana kan dalilin kasa fara jigilar man fetur daga matatar Dangote. Ta ce har yanzu suna kan tattaunawa ne.
Gwamnatin Tarayya ta yi martani da gwamnoni suka ki amincewa da kudirin rarraba harajin VAT da ke gaban Majalisa inda suka ce zai jefa al'umma cikin kunci.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL) ya sake kara farashin man fetur a Najeriya. A birnin tarayya Abuja litar mai ta koma N1,050 maimakon N1,030.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya sanya labule da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya gayawa Tinubu abin da matatarsa za ta iya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a fadarsa da ke Aso Rock a birnin Abuja.
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
A wannan labarin, za ku ji cewa dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi ya ce rashin wutar lantarti a Arewacin kasar nan babbar matsala ce.
Tsadar Mai
Samu kari