Wahalar man fetur a Najeriya
Matsakaicin farashin man fetur a watan Mayun 2024 ya kai N769.62, wanda ke nuni da karuwa idan aka kwatanta da farashin da aka saye shi a watan Mayun 2023 (N238.11).
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taushi ‘yan Najeriya da cewa ba a kasar nan kadai ake shan wahala ba, sauran kasashen duniya na fuskantar irin yanayin.
Yan Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Tinubu a kan kalaman da ya yi a ranar sallah na kiran mutane su kara hakuri da juriya domin cigaban kasa.
Shugaban Ɗangote Group, Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana shirinsa na ƙara yawan man fetur ɗin da matatarsa za ta iya ajiyewa daga 4.78bn zuwa 5.3bn.
Hukumar kwastam ta kama masu safarar man fetur daga Najeriya zuwa kasashen ketare inda ta kama lita 150,950 da ya kai N105.9m a Adamawa, Sokoto da Cross Rivers
Manyan dillan man man Najeriya, sun ƙaryata wannan rahoton cewa za a dawo sayar da litar fetur kasa da N300, yayin da suka bayyana abu 1 da zai tabbatar da hakan.
Mun kawo yadda aka kashe Tiriliyoyi a kan tallafin man fetur a shekaru 25. Goodluck Jonathan yake mulki, ya yi kokarin soke tsarin amma aka hana shi sakat.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin Bola Tinubu ta ƙi bayyana kuɗin da aka kashe a kan tallafin man fetur saboda wasu dalilai.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta jaddada cewa cire tallafin man fetur na nan daram, ta roki yan Najeriya su yi watsi da takardar ASAP.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari