Wahalar man fetur a Najeriya
Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa da matsalar sufuri ce ta assasa karuwar layikan mai a babban birnin tarayya da wasu jihohi.
Kamar yadda Alhaji Aliko Ɗangote ya bayyana a baya, matatar da ya gina mai karfin ta ce gangar mai 650,000 ta jaddada fara shigo man fetur kasuwa a watan Yuli.
Kungiyar 'yan kasuwa ta makamashin man fetur ta kasa (MEMAN) ta bayyana dalilin da ya sa aka samu karancin shigo da mai, inda ya ta ce mamakon ruwa ne ya jawo.
An shiga fargabar dawowar matsalar man fetur Najeriya bayan an gano kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya fada matsalar bashi, yayin da ya gaza biyan $6bn.
An kaddamar da wasu gidajen man CNG da kamfanin NNPC ya gina a Abuja, a wani bangare na gidajen man CNG 12 da aka kaddamar a lokaci daya a Legas da Abujan.
Majalisar Dattawa ta ankarar da yan kasar nan cewa an shigo da wani nau'in gurbataccen man fetur da kuma dizel cikin kasar nan wanda zai iya jawo matsaloli.
Kamfanin NNPC ya ce ya kafa dokar ta-baci kan hako mai. Ya ce wannan wani yunkuri ne na kara yawan danyen man fetur da Najeriya ke hakowa da kuma bunkasa arzikinta.
Dillalan man fetur a Najeriya sun nuna fargabar cewa da yiwuwar ba za a samu saukin da ake tsammani a fetur ba idan matatar Ɗangote ta shigo da nata kayan kasuwa.
An wayi gari da kulle gidajen mai a birnin Ibadan na jihar Oyo inda hakan ya jefa al'umma cikin matsala. Ma'aikata sun koka kan yadda lamarin ya kawo musu cikas.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari