Wahalar man fetur a Najeriya
Sanata Opeyemi, ya jadadda cewa za su bankado duk masu zagon-ƙasa ga masana'antar man fetur tare da masu shigo da gurɓataccen mai a fadin ƙasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shawarci mazauna babban birnin tarayya da su ajiye maganar zanga-zangar, inda ya ce shugaban kasa zai kawar da yunwa.
Domin yaki da masu satar danyen mai da kuma alkinta gidajen man kasar, gwamnatin tarayya ta ce ta kashe dala biliyan 1.5 (Naira tiriliyan 2.36) a cikin shekara 4.
Matasan kasar nan da sauran masu shirin fita zanga-zanga sun kara samun karfin gwiwa daga tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Faduri Oluwadare Joseph.
Kungiyar direbobin tankar mai ta kasa wacce ke karkashin kungiyar ma'aikatan man fetur da iskar gas ta ce babu wani daga cikin mambobinta da zai shiga zanga-zanga.
Kungiyar matasa a Kano ta bayyana cewa ta na kan matsayarta na shiga zanga-zanga matukar gwamnatin tarayya ta ba dauki matakin kawo sauki ga talaka ba.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya ce wasu daga cikin jami'an kamfanin man fetur na kasa (NNCPL) sun mallaki karamin wurin gyara mai a Malta.
Shugaban kamfanin mai na NNPCL, Mele Kyari ya mayar da martani mai zafi ga attajiri Aliko Dangote kan zarge-zargensa game da masa zagon kasa a harkar mai.
Ƙaramin ministan man fetur, Sanata Heineken Lokpobiri, ya shiga tsakanin dambarwar da aka fara da Dangote da cibiyoyin kula da man fetur a Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari