Wahalar man fetur a Najeriya
Asusun ba da lamuni na duniya, IMF ya ce talaka na shan wahala sosai sakamakon cire tallafin man fetur a Najeriya. IMF ya bukaci Tinubu ya saukakawa talaka.
Tsohon hadimin Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya caccaki masu sukar Shugaba Bola Tinubu kan matakin NNPCL na kara farashin mai a fadin kasar baki daya.
Yan kasuwar man fetur sun bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karasa cire tallafin mai a Najeriya. Sun ce hakan zai jawo wadatar mai a da saukin man fetur.
Shugaban Yarabawa, Iba Gani Adams ya tura wasika ga Bola Tinubu yana caccakansa kan yadda ya mayar da Najeriya cikin kasa da shekaru biyu ana wahalar rayuwa.
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Hadimin shugaban kasa a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya fadi hanyar farfado da tattalin arziki inda ya ce dole sai an dakile fasa kwaurin mai zuwa ketare.
Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan zai fara dauko man fetur zuwa cikin kasar nan. Matakin na zuwa bayan kamfanin NNPCL da Dangote.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya janye karin kudin fetur da kuma kaddamar da bincike kan NNPCL.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari