Wahalar man fetur a Najeriya
Yan majalisar wakilai, PDP da NNPP sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai. Haka zalika kungiyar lauyoyi da kungiyar CNG a Arewa sun bukaci rage kudin mai.
Gwamnatin tarayya ta ba 'yan Najeriya tabbacin cewa man fetur zai wadata a fadin kasar nan zuwa karshen mako tana mai rokon 'yan kasar da su kwantar da hankali.
Majalisar Dattawan Yarabawa (YCE) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta daukar matakin saukakawa 'yan kasa bayan NNPCL ya sanar da karin kudin fetur.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba matsalar karancin man fetur za ta zama tarihi a kasar nan. Ta ba 'yan Najeriya tabbaci.
A wannan labarin za ku ji cewa likitoci karkashin kungiyar NMA sun roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya janye karin farashin man fetur a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kwara ta ba da umarnin samar da bas bas musamman a cikin birni domin zirga-zirgar jama'a zuwa wurare daban-daban bayan karin farashin man fetur.
Sakamakon karin kudin man fetur da NNPC ya yi wanda ya jawo ce-ce-ku-ce a kasar, Kashim Shettima ya saka labule da Heineken Lokpobiri, Mele Kyari da kuma Nuhu Ribadu
Yan acaba da masu Keke Napepe sun yi zanga zangar adawa da karin kudin mai a jihar Kwara. Sun bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai a fadin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari