Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar 'yan majalisar wakilai marasa rinjaye ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta rage farashin fetur. Kungiyar ta ce tsadar ta yi yawa duba da halin da ake ciki.
Kamfanin mai na NNPCL ya ce nan da karshen shekara matatar man fetur ta gwanatin tarayya a Fatakwal za ta dawo aiki. NNPCL ya bukaci yan jarida su masa adalci.
Kungiyar yan kasuwar man fetur sun ce har yanzu ba su samu man fetur da aka tace daga matatar Dangote ba saboda rashin daidaito kan farashin fetur da NNPCL.
Kamfanin man NNPC ya bayyana cewa tsadar da fetur din Dangote ya yi ya sa 'yan kasuwa a Najeriya ba za su iya sayen man kai tsaye daga matatar ba.
Femi Falana ya ce kamfanin mai na kasa NNPC ya karya dokar PIA da ta bai wa kasuwa damar ƙayyade farashin man fetur a Najeriya, ya ce babu ruwan gwamnati.
A wannan labarin, za ku ji cewa wasu yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa dole su rika nema tare da shigo da kamfanin man fetur daga kasashen waje.
Matatar Dangote da kamfanin man Najeriya na NNPCL sun yi sabani kan yadda farashin mai yake a tsakaninsu. Dangote ya ce ba a Naira ya sayar da mai ba ga NNPCL.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya bayyana farashin da zai sayar da fetur wanda ya samu daga matatar Dangote da ke a jihar Legas. Farashin na watan Satumba ne.
Kamfanin mai NNPCL ya fara lodin man fetur daga matatar Dangote a ibeju Lekki Axis na Legas. An rahoto cewa motocin NNPCL sun fara dakon man a ranar Lahadi.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari