Wahalar man fetur a Najeriya
A wannan labarin za ku ji cewa yan kasuwar man fetur sun ce akwai yiwuwar su ci gaba da shigo da fetur daga waje saboda kin magana da matatar Dangote ya yi.
Hadimin shugaban kasa a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya fadi hanyar farfado da tattalin arziki inda ya ce dole sai an dakile fasa kwaurin mai zuwa ketare.
Akwai alamun masu kasuwancin man fetur a kasar nan zai fara dauko man fetur zuwa cikin kasar nan. Matakin na zuwa bayan kamfanin NNPCL da Dangote.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta a zaɓen shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan lamarin cire tallafin man fetur a Najeriya
Kungiyar kare hakkin jama’a da tattalin arzikin kasa (SERAP) ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya janye karin kudin fetur da kuma kaddamar da bincike kan NNPCL.
Kamfanin mai na NNPCL ya fadi sharadin daukar kaya daga matatar man Aliko Dangote a Najeriya inda ya ce zai sayi kayan ne kawai idan yafi sauran farashi araha.
Gwamnatin jihar Edo ta dakatar da bude makarantun jihar baki daya na gwamnati da masu zaman kansu saboda kara farashin mai da aka yi a fadin Najeriya.
A labarin nan za ku ji cewa kamfanin mai na kasa (NNPCL) ya ce ya na aiki tukuru domin kawo karshen matsalar man fetur bayan ambata karin kudin lita.
Kamfanin NNPCL ya yiwa kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) martani kan cewa ya na adawa da matatar man Dangote. NNPCL ya ce Dangote zai iya sayarwa 'yan kasuwa mai.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari