Wahalar man fetur a Najeriya
Shugaban PETROAN, Billy Gillis-Harris, ya ce lokaci ya yi da Dangote zai ba da damar tattaunawa kai tsaye ga dillalai da sauran masu ruwa da tsaki a harkar mai.
Shugaban kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) na kasa, Abubakar Garima ya zargi kamfanin main a NNPCL da yi masa shigo-shigo ba zurfi kan farashin fetur.
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur a jihar Adamawa. Kwastam za ta rika sayar da litar fetur a kan N630 kuma ta ware gidajen mai biyu domin samar da sauki
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi korafi kan karin farashin mai da NNPCL ta yi a fadin kasar inda ta shawarci Bola Tinubu da ya yi gaggawar rage kuɗin.
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Aliko Dangote ya bayyana dalilin da ya sa Najeriya ke bukatar daina jinginar da danyen man da take hakowa domin karbar bashi.
Kamfanin NNPCL ya tsame kansa daga shiga tsakani domin ba dillalan mai damar ciniki kai tsaye da matatar Aliko Dangote da ake ganin zai kara farashin fetur.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari