Wahalar man fetur a Najeriya
Kamfanin man fetur na NNPCL ya kara kudin man fetur a Najeriya. An bayyana sabon farashin man fetur a jihohin Arewa da Kudu. Karin kudin fetur a mulkin Bola Tinubu
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa (IPMAN) ta bayyana cewa yadda yan kasar nan su ka ji labari, ita ma haka ta tsinci batun karin farashin litar fetur.
Labarin karin farashin litar fetur da ya bullo yau Laraba ya jefa mazauna kasar nan a cikin fargaba da bacin rai bisa manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Aliko Dangote ya bayyana dalilin da ya sa Najeriya ke bukatar daina jinginar da danyen man da take hakowa domin karbar bashi.
Kamfanin NNPCL ya tsame kansa daga shiga tsakani domin ba dillalan mai damar ciniki kai tsaye da matatar Aliko Dangote da ake ganin zai kara farashin fetur.
Kungiyar dilalan mai a Najeriya ta MEMAN ta yi magana kan saukar farashin mai inda ta sanar da cewa akwai yiwuwar faduwar farashi a kasar a yan kwanakin nan.
A rahoton nan, Ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya kare manufoffin tattalin arzikin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu duk da koken yan Najeriya.
Tsohon kakakin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, Ima Niboro, ya bukaci Aliko Dangote da ka da ya fifita samun riba a matatar man da ya mallaka.
Manyan ‘yan kasuwa sun yi tsokaci kan yiwuwar faduwar farashin man fetur biyo bayan saukar kudin sauke mai sakamakon faduwar farashin danyen mai a duniya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari