Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar yan kasuwar man fetur, IPMAN ta ce za a iya samun saukin farashin litar man fetur a Najeriya bayan ta yi sulhu da kamfanin man Najeriya na NNPCL.
Bankin Duniya ya shawarci gwamnatin kasar nan kan dabarun da za ta bi wajen raba arzikin man fetur domin rage talauci da hauhawar farashin da ake fama da shi.
Shugaban kamfanin man fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari ya yi tsokaci kan ribar da masu fasa kwaurin mai suka rika samu kafin a cire tallafin mai.
Masu kasuwancin man fetur za su zauna da matatar Dangote domin tattauna farashin da matatar za ta sayar masu da fetur. Za a yi zaman a makon nan.
Kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) da ta likitocin Kudu-maso-Gabas (FOSAD) sun bukaci gwamnatin tarayya ta warware matakin da NNPCL ta dauka na kara kudin fetur.
Daraktan hukumar DSS, Adeola Ajayi ya kira wata ganawa tsakanin kamfanin NNPCL da kungiyar IPMAN domin nemo mafita a rigimar da suke yi kan farashin fetur.
A zamanin mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a 2012, Bola Tinubu ya soki gwamnatin wancan lokaci kan cire tallafin man fetur a fadin kasar.
Sheikh Abdallah Gadon Kaya ya yi magana kan karin kudin mai inda ya yi addu'ar samun kudin siya ko nawa farashi inda mutane da dama suka soke shi.
A wannan rahoton, za ku ji shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya tofa albarkacin bakinsa kan karin farashin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi a makon nan.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari