Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) da ta likitocin Kudu-maso-Gabas (FOSAD) sun bukaci gwamnatin tarayya ta warware matakin da NNPCL ta dauka na kara kudin fetur.
Daraktan hukumar DSS, Adeola Ajayi ya kira wata ganawa tsakanin kamfanin NNPCL da kungiyar IPMAN domin nemo mafita a rigimar da suke yi kan farashin fetur.
A zamanin mulkin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a 2012, Bola Tinubu ya soki gwamnatin wancan lokaci kan cire tallafin man fetur a fadin kasar.
Sheikh Abdallah Gadon Kaya ya yi magana kan karin kudin mai inda ya yi addu'ar samun kudin siya ko nawa farashi inda mutane da dama suka soke shi.
A wannan rahoton, za ku ji shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya tofa albarkacin bakinsa kan karin farashin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi a makon nan.
A wannan labarin za ku ji yadda rashin samun fahimtar juna tsakanin kamfanin mai na kasa (NNPCL) da dillalan man fetur zai iya jawo sabuwar matsala kan samuwar mai.
A wannan labarin, za ku ji tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sa wa shugaban kasa Bola Tinubu lakabin 'TPain' bayan an samu karin farashin fetur.
An samu gidajen man fetur da suke sayar da mai a kasa da farashin kamfanin NNPCL a birnin tarayya Abuja. Gidajen man suna yi wa mutane sauki duk da karin kudin fetur
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ce ba mijinta, Bola Tinubu ne ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali ba. Ta ce nan da shekaru biyu komai zai canja.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari