Labaran kasashen waje
Najeriya ta fuskanci zanga-zanga a wannan wata kan tsadar rayuwa, mun harhaɗa maku wasu ƙasashe da aje ganin suna da rahar rayuwa a Afirka a bana 2024.
Kamfanin Zhongshan Fucheng Industrial Investment and Co. ya sake kwace karin kadarorin kasar nan da ke Liverpool a Ingila biyo bayan umarnin kotu.
Daliban da suka kifar da gwamnatin kasar Bangladesh a yayin zanga zanga sun bayyana halin da suke ciki a asibiti. Ma'aikatan lafiya ta bayyana yadda suke aiki.
Sakamakon yawan kisan al'umma da ake a Gaza, makabartar Falasdinawa ta cika makil har an fara birne gawa a kan gawa kamar yadda wani ma'aikaci ya fada.
Shugaba Bola Tinubu ya amsa gayyatar shugaban kasar Equatorial Guinea, Teodoro Obiang Nguema na kai ziyarar kwanaki uku domin sanya hannu kan wasu yarjejeniyoyi.
Mataimakin shugaban kasan Iran, Mohammed Javad Zarif ya yi murabus daga mukaminsa. Murabus din na sa na zuwa ne kwanaki 11 bayan ya hau kan mulki.
Wata mata mai suna Ella Jeffery ta dauki hankulan masu amfani da shafukan sada zumunta da hukumar shige da fice da ta kasa bayan yaga fasfon mijinta.
Rahotanni sun nuna cewa duka fasinjoji 62 sun mutu a lokacin da wani jirgin sama ya yi mummunan hatsari a kusa da Unguwar da mutane ke saune a Brazil.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana cewa za su cigaba da zama da kasashen Nijar da Mali da Burkina Faso domin dawowa ECOWAS inda ya ce za su inganta tsaro.
Labaran kasashen waje
Samu kari