Labaran kasashen waje
Kasar China ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga malamar Musulunci a yankin Uyghur marasa rinjaye a kasar kan zargin tayar da tarzoma da barazana ga tsaron kasar.
An bayyana yadda wata mata ta mutu tare da kwato gawarta a habakin wata katuwar kada. An ruwaito cewa, ba a san dalilin ko musabbabin mutuwar ba.
Rayukan mutane da dama sun salwanta bayan gobara ta tashi a wata ma'ajiyar man fetur da aka yi fasa ƙwaurinsa daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin.
An samu asarar rayukan aƙalla mutum takwas bayan wani jirgin sama na yaƙi na ƙasar Kenya wanda yake ɗauke da sojoji ya yi hatsari. An fara gudanar da bincike.
Kasar China ta rage yawan bashin da ta ke bai wa Najeriya da sauran kasashen Nahiyar Afirka kan saba ka'idar biyan bashi kan lokaci kamar yadda aka yi alkawari.
Shugaban kamfanin X da aka fi sani da Twitter, Elon Musk ya ce masu amfani da manhajar za su fara biyan kudi duk wata don rage amfani da shafukan bogi.
Rahoto ya bayyana cewa, sojoji sun kwace mulki a kasar Kongo da ke tsakiyar Afrika. An bayyana gaskiyar abin da ke faruwa a kasar da shugaban mai dogon zamani.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhininsa bisa ibtila'in ambaliyar ruwan da ya afkawa ƙasar Libya, wacce ta yi sanadin rasuwar sama da mutane 6,000.
Labaran kasashen waje
Samu kari