Labaran kasashen waje
Babbar kotun kasar Kenya ta dakatar da rundunar yan sandan kasar daga hana matasa gudanar da zanga zanga a fadin kasar. A jiya Alhamis kotun ta yi hukunci.
Ana fargabar an harbi tsohon shugaban kasan Amurka a wani taron kamfen da ya gudana a Amurka, lamarin da ya jawo hankalin duniya baki daya kan lamarin.
An bayyana umarnin hana 'yan kasar waje ci gaba da zama a Sudan saboda a samu damar inganta tsaro bayan barkewar yaki a kasar a shekarar da ta gabata.
Wani matashi dan kasar Uganda zai kwashe shekara shida a gidan yari bayan an same shi da laifi. Kotu ta same shi da laifin zagin shugaban kasa Yoweri Museveni.
Jami'an hukumar kwastam a kasar Sin sun kama wani matashi dauke da macizai 104 yana kokarin safararsu ta barauniyar hanya. Sun bayyana abin da za a masa.
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata jita-jitar sanya hannu a auren jinsi karkashin yarjejeniyar Samoa inda ta ce babu wannar maganar kwata-kwata a cikin tsarin.
An samu cece-ku-ce kan yarjejeniyar Samoa da gwamnatin Najeriya ta sanyawa hannu a makon da ya wuce. Legit ta fayyace gaskiya kan abin da yarjejeniyar ta kunsa.
A yayin da wa’adin Shugaba Bola Tinubu a matsayin shugaban kungiyar ECOWAS ke karewa a ranar 7 ga Yuli, 2024, shugabanni kungiyar za su zabi sabon shugaba a Abuja.
Labaran kasashen waje
Samu kari