Labaran kasashen waje
Cikakken bayani game da makaman Iran da take amfani da su don daukar fansar kisan Khamenei. Barazanar mashigar Hormuz da yadda hakan ke shafar tattalin duniya.
Iran ta kai manyan hare-hare a Dubai da wasu kasashen makwabta biyu yayin da ta shiga rana ta uku ta yaki da Amurka da Isra'ila. An samu asarar rayuka.
Kashi 27 na Amurkawa ne kawai suka amince da kisan jagoran Iran. Mutuwar sojoji da hauhawar farashin danyen mai zai janyo Trump ya rasa goyon bayan Amurkawa.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta yi magana game da cewa ta nemi Amurka ta dawo teburin sulhu a ci gaba da tattauna wa ko za a cimma matsaya.
Shugaban Muslunci na Iran, Khumeinei ya gana da akalla shugabannin Afrika 10 kan muhimman abubuwan da suka shafi ci gaban kasashen da ke tasowaa tsawon mulkinsa.
Iran ta tura IRGC, ta yanke intanet, sannan ta kafa majalisar shugabanci bayan kisan Khamenei yau 1 ga Maris, 2026. Ana zaman makokin kwanaki 40 a faɗin ƙasar yanzu.
Iran na neman magajin Khamenei tsakanin Mojtaba Khamenei, Alireza Arafi, da Mirbagheri. Majalisar kwararru za ta zaɓi sabon jagora cikin gaggawa.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron Iran ta ce dukkanin wadanda suke da hannu a kisan jagoran addini a ƙasa, Ayatollah Khamenei su kwana da shiri.
Iran ta tabbatar da mutuwar Ayotallah Khamenei a ofishinsa. Ana zaman makokin kwanaki 40 yayin da Isra'ila ta sake kai sabon harin makaman linzami.
Labaran kasashen waje
Samu kari