Labaran kasashen waje
Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky ya bayyana cewa shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya kaddamar da yakin duniya na 3 a kan kasar shi.
Amurka ta ƙara sunayen 'yan Najeriya 19 cikin jerin masu aikata laifuffuka don korar su daga kasar. Jimillar 'yan Najeriya da za a kora ya kai mutane 113.
Alamu na nuni da cewa akwai yiwuwar Amurka ta kai hari kan Iran saboda shirinta na nukiya. Kasar Iran ta ba da tabbacin cewa za ta maida martani mai zafi.
Jadawalin Ramadan 2026: Duba lokutan Sahur da Iftar na biranen Lagos, Abuja, Kano da Kaduna don azumin da aka fara ranar 18 ga Fabrairu, 2026 a fadin Najeriya.
Ramadan 2026: Jerin ƙasashe 4 ciki har da Oman da Turkiyya sun tabbatar da cewa za a fara azumin watan Ramadan a ranar Alhamis 19 ga Fabrairu, 2026.
Wani ɗan Najeriya mai suna Abubakar Adamu ya roƙi gwamnatin tarayya ta dawo da shi gida daga Rasha, yana zargin an yaudare shi shiga soja ba da son shi ba.
Gwamna Inuwa Yahaya ya kulla yarjejeniyar zuba jari da tawagar TUCAD ta ƙasar Tunisia kan wasu muhimman fannoni, ciki har da ruwa, makamashi da sufuri a Jihar Gombe.
Erdogan ya naɗa Akin Gurlek a matsayin Ministan Shari'a, matakin da ya janyo dambe a majalisar Turkiyya da kuma fushin jam'iyyar adawa a ranar 11 ga Fabrairu, 2026.
Mutum 2 sun tsira bayan ƙaramin jirgi ya faɗa kan motoci a Georgia. Matuƙin ya yi ban kwana da iyalinsa kafin sauƙar gaggawa a ranar 9 ga Fabrairu, 2026.
Labaran kasashen waje
Samu kari