Labaran kasashen waje
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Ana fama da matsalar yunwa a nahiyar Afirika. Da yawa daga cikin kasashen da lamarin ya shafa suna fama da rikice-rikice wanda hakan ya kawo cikas ga aikin noma.
Shugaba Tinubu zai halarci Taron Makamashi a Tanzania, inda zai yi jawabi kan kokarin Najeriya na samar da wuta ga kowa da inganta makamashi mai tsafta a Afirka.
Bankin Duniya ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu kamfanoni na Najeriya bayan an same su da laifin cin hanci da rashawa. An dakatar da su na watanni 30.
Wani dan Najeriya mai suna Tunde Omotoya yda ya shafe shekaru 10 a kasar Canada ya fadi abubuwa 10 da 'yan Najeriya masu son tafiya kasar waje ya kamata su sani
Kasuwar hatsi a Neja ta fuskanci karuwar shigo da kaya daga kasashen makwabta, wanda ya jawo karyewar farashi, tare da shafar manoma da 'yan kasuwa.
Bayan kwashe watanni ana fafatawa a tsakanin sojojin Isra'ila da mayakan Hamas, an cimma yarjejeniya tsagaita wuta a Zirin Gaza. An kwashe watanni 15 ana fada.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana darajar da nahiyar Afrika ke dashi a duniya. Tinubu ya bayyana matakan da za bi wajen kawo cigaban Afrika a Qatar.
Tinubu ya dura Abu Dhabi domin halartaron taron ADSW 2025, inda zai bayyana nasarorin Najeriya, tattaunawa da shugabannin UAE, da karfafa ci gaban kasar mai dorewa.
Labaran kasashen waje
Samu kari