Labaran kasashen waje
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Aliko Dangote murnar samun matsayi a bankin duniya. Bola Tinubu ya ce mukamin da bankin duniya ya ba Dangote ya dace.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya ce Fafaroma Francis mutum ne mai saukin kai kuma cike da alheri, ya tuna kyautar hula da ya bashi a Vatican a 2020.
Abdullahi Ganduje ya kaddamar da shugabannin APC a Faransa, inda ya nemi goyon bayansu ga manufofin Tinubu. Haj. Amina ta nemi ba mazauna waje damar kada kuri’a.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana fatan za a kawo karshen zubar da jini a Falasdinu yayin da ake tare da tabbatarwa da Falasdinuwa yancinsu.
Fafaroma Francis ya rasu a Vatican yana da shekaru 88, bayan shekara 12 na jagoranci. An fara shirye-shiryen zaɓen sabon Fafaroma a Sistine Chapel.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Kotu a kasar Peru ta yanke wa tsohon shugaban kasa Humala da matarsa hukunci kan karbar rashawa daga Odebrecht domin yakin neman zabensa a 2006 da 2011.
Labaran kasashen waje
Samu kari