Labaran kasashen waje
Fitaccen mai watsa shirye shirye, Joe Rogan ya yi ikirarin cewa mafi yawa magoya bayan Shugaba Donald Trump sun fara tunanin ya ci amanrsu saboda yakin Iran.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka na iya ruguza wutar lantarkin Iran cikin sa'a guda amma tana kauce wa hakan. Ya ce sojin Iran sun raunata sosai yanzu.
Rahoton leken asirin Amurka ya sake gano cewa duk da barin wutar da ake yi, har yanzu gwamnatin Musulunci ta Iran nan daram kuma tana da goyok bayan yan kasa.
Wasu jiragen dakon mai guda biyu sun kama da wuta a tekun Iraki sakamakon hare-haren Iran wadanda suka jefa kasuwar makamashi cikin fargaba a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa duk da an yi wa Iran illa a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai, har yansu kasar na da sauran karfi.
Gabas ta Tsakiya: Ana fargabar kasar Iran na iya kai hari Camp Lemonnier, wanda shi ne kaɗai babban sansanin sojin Amurka na din-din-din a nahiyar Afrika.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta sanar da kawo karshen kai hare-haren ramuwar gayya a yakin Amurka da Isra'ila, za a fara kai hare hare ba kakkautawa.
Bincike ya nuna gaskiya game da rahoton kisan Iddo Netanyahu da raunata Ben-Gvir ƙarya. An gano cewa bidiyon da ake yaɗawa na gobara ne a Amurka, ba harin Iran ba.
Labaran kasashen waje
Samu kari