Fittaciyar Jarumar Kannywood
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar Kannywood wacc ta fi karfi a fina-finan barkwanci na Dan Ibro, Jamila Gamdare ta yi sharhi kan rashin ganinta a cikin fina-finai tun bayan rasuwar ubangidan nata.
Ashe 99% na ‘Yan wasan Nollywood da karuwanci su ke samun kudi. Wani Tauraro ya ce ‘Yan wasan kwaikwayo su ka san samu kudinsu ne ta hanyar bin zama a kasar waje.
Shugabar kungiyar matan masana’artar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Hajiya Hauwa A. Bello, ta kare 'yan'uwanta jarumai mata wadanda ke zuwa yawon bude ido a kasashen waje, inda ta ce kallon da ake yi masu ba haka ba ne.
Sananniyar jaruma Hadiza Muhammad Sani wacce aka fi sani da Hadiza Kabara ta ce har yanzu ba ta yi bankwana da masana'antar Kannywood ba. Jarumar ta sanar da hakan ne a lokacin tattaunawarta da mujallar fim ta Fim Magazine...
Rahama Sadau ta shirya tafiya inda ta kwashi ‘yan uwanta mata gaba dayansu harda dan uwanta Abba Sadau wanda shi kadai ne namiji a cikinsu inda suka yi hoto kuma ta wallafa shi a shafinta tare da cewa masoyanta su canki inda suka.
Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa mai suna Rashida Lobbo ta zanta da fim magazine bayan da tayi shekara daya ba a ji duriyarta ba a masana'antar...
Safiya Umar Chalawa, matar fitaccen jarumi Adam A. Zango tayi wani rubutu a shafinta na Instagram wanda ya ja hankalin mutane game da rashin lafiyar kawar ta jaruma Zee Preety...
Wasu mutane a Kano wadanda ba a san ko su waye ba sun kai farmaki a shagon fitacciyar jaruma Rukayya Sulaiman Saje, inda suka sace kaya na kimanin naira miliyan daya da dubu dari shida. Wannan abin bakin cikin ya faru ne a daren..
A lokacin da jama'ar kasashen Afirka ta yamma musamman Najeriya ke fama da tsananin sanyi, wanda masana suka ce anyi shekaru ba a fuskanci irinsa ba, wasu sanannun mutane a Najeriya sun fara yunkurin tallafawa marasa galihu...
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari