Gobara
Hukumar kashe gobara ta nemi 'yan Najeriya da su gaggauta kai rahoton tashin gobara idan aka fara zanga-zangar yunwa a fadin kasar yayin da ta dauki na ta matakan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir na jihar Kano da Rabiu Kwankwaso sun jajantawa kwamishinan ilimi mai zurfi, Yusuf Kofar Mata game da iftila'in gobara a gidansa.
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta tabbatar da faruwar mummunar gobara a gidan kwamishinan ilimi mai zurfi a jihar Kano, Dakta Yusuf Kofar Mata.
An ruwaito cewa, an ceto wasu adadi cikin wadanda gini ya danne a babban birnin tarayya Abuja. Rahoto ya fadi adadin mutanen da kuma yanayin da suke ciki.
Ana fargabar gobara ta jawo asara mai tarin yawa a fadar Sarkin Kano bayan iftila'in da ya faru a daren jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2024 a fadar da ke Kofar Kudu.
A yammacin ranar Alhamis ne gobara ta tashi a kasuwar Karu da ke Abuja. Gobarar wadda ba a iya shawo kanta nan take ba, an ce ta shafi wani sashe na kasuwar.
Kamfanin Dangote ya tabbatar da cewa wani bangare na matatar mai ya kama da wuta a jihar Lagos a yau Laraba 26 ga watan Yunin 2024 inda ya ce an shawo kan matsalar.
Shugaban cocin Christ Embassy, Fasto Chris Oyakhilome ya yi magana kan gobarar da ta tashi a hedikwatar cocin da ke Legas. Faston ya ce za su sake gina babba.
Wata gobara ta tashi a daya daga rukunin shagunan dake Ado Bayero Mall a hanyar Zoo Road a jihar Kano, wanda ake zargin ta yi barnar kayan da yawa.
Gobara
Samu kari