Gobara
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya fara daukar matakai kan gobarar da ta tashi a gidan gwamnatin jihar. Gwamnan ya kafa kwamitin bincike.
An shiga firgici a jihar Kano yayin da wata mata da 'ya'yanta biyu suka gamu da ifila'in da ya kai ga mutuwar matar. Gini ya ruguje kansu ranar Juma'a.
Gobara ta tashi a a rukunin gidajen ma'aikatan gwamnatin jihar Legas da ke Odunsanmi, kan titin WEMPCO a unguwar Ogba. An ce gidaje da dama sun kone.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Hukumar kashe gobara ta nemi 'yan Najeriya da su gaggauta kai rahoton tashin gobara idan aka fara zanga-zangar yunwa a fadin kasar yayin da ta dauki na ta matakan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir na jihar Kano da Rabiu Kwankwaso sun jajantawa kwamishinan ilimi mai zurfi, Yusuf Kofar Mata game da iftila'in gobara a gidansa.
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta tabbatar da faruwar mummunar gobara a gidan kwamishinan ilimi mai zurfi a jihar Kano, Dakta Yusuf Kofar Mata.
An ruwaito cewa, an ceto wasu adadi cikin wadanda gini ya danne a babban birnin tarayya Abuja. Rahoto ya fadi adadin mutanen da kuma yanayin da suke ciki.
Ana fargabar gobara ta jawo asara mai tarin yawa a fadar Sarkin Kano bayan iftila'in da ya faru a daren jiya Juma'a 12 ga watan Yuli 2024 a fadar da ke Kofar Kudu.
Gobara
Samu kari