Gobara
Ab tafka asarar miliyoyi bayan gobara ta tashi a kasuwar katako ta Itamaga a Ikorodu da ke jihar Lagos yayin da mutane da dama suka rasa shagunansu.
Akalla ofisoshi shida ne gobara ta kone a hedikwatar ‘yan sandan Sokoto a ranar Asabar, 14 ga watan Satumba bayan da wuta ta tashi da misalin karfe 5 na safiya.
A wannan labarin, kun ji cewa wani gini ya sake faduwa a karamar hukumar birnin jihar Kano yayin da ake ci gaba da samun mamakon ruwan sama a sassan jihar.
A wannan labarin, za ku ji cewa mamakon ruwa da aka yi a daren Laraba wayewar Alhamis ya jawo rugujewar wani gida a jihar Kano, wanda ya jawo asarar rayuka.
A labarin nan za ku ji wata gobara da ta tashi a asibitin kwararru mallakin gwamnatin jihar Adamawa da ke Jimeta- Yola ta kone sashen adana bayanai da kayan aiki.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya fara daukar matakai kan gobarar da ta tashi a gidan gwamnatin jihar. Gwamnan ya kafa kwamitin bincike.
An shiga firgici a jihar Kano yayin da wata mata da 'ya'yanta biyu suka gamu da ifila'in da ya kai ga mutuwar matar. Gini ya ruguje kansu ranar Juma'a.
Gobara ta tashi a a rukunin gidajen ma'aikatan gwamnatin jihar Legas da ke Odunsanmi, kan titin WEMPCO a unguwar Ogba. An ce gidaje da dama sun kone.
Rahotanni sun tabbatar da cewa rijiyar mai na kamfanin NNPCL ta ci karo da matsala yayin da wata gobara ta kama a jihar Rivers wanda aka yi nasarar dakilewa.
Gobara
Samu kari