Yaki da ta'addanci a Najeriya
Yan sanda a jihar Katsina sun dakile harin yan ta’adda har guda biyu, tare da ceto wadanda aka yi yunkurin sacewa a Katsina a karamar hukumar Malumfashi.
A wannan labarin za ku karanta yadda migayu su ka sace Basarake a jihar Kaduna, tare da ɗiyarsa da wasu mazauna yankin Gurzan Kurama da ke jihar Kaduna.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai bukatar jami'an tsaro su mayar da hankali wajen kokarin sanya ido kan al'amuran tsaro domin wanzuwar zaman lafiya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 171, sun kamo miyagu 302 a mako guda da ya gabata a sassan Najeriya.
Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce zaluntar yan bindiga ne ya jawo rikicin da ake yi, ya kuma ce ba za a iya yakar yan bindiga a Arewa ba.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe manoma tara a lokaci guda yayin da suka kashe karin wasu hudu a wani waje na daban a yankin Alawa, jihar Neja.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Wase da ke jihar Filato, sun kashe akalla 15daga cikinsu.
Kungiyar kwadago ta bayyana cewa shugabanta, Kwamred Joe Ajaero ba zai iya mutunta gayyatar da ta yi masa ba bisa wasu dalilai, amma ya sa ranar zuwa.aa
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da gina titin hanya wanda zai ba jami'an tsaro damar zuwa maboyar 'yan bindiga. Gwamnan ya ce ya shirya kare rayuka da dukiyoyi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari