Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kai farmaki a maboyar wani kasurgumin shugaban 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sun hallaka dan ta'adda daya.
An barke da murna bayan kasurgumin dan ta'adda da ya addabi jihohin Zamfara da Katsina, Dangote ya rasa ransa bayan artabu tsakaninsa da wani tsagi na 'yan bindiga.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce jami'an rundunar sojoji za su iya dawo da zaman lafiya. Najeriya.
Dakarun rundunar ƴan sanda sun yi nasarar damƙe mutum 120 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan jihar Kano daga farko zuwa ƙarshen watan Maris.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun halaka.mutane sama da 20 a wani sabon hari da suka kai wani kauye a jihar Kogi ranar Jumu'a.
Miyagun ƴan bindiga sun shiga wani kauye a yankin karamar hukumar Bwari da ke birnin tarayya Abuja, sun halaka mutum ɗaya tare da sace wasu mutum biyu.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana illar da ƴan bindiga suka yi wa al'umma a ƙauyuka 551 da ke yankin ƙananan hukumomi 551, Uba Sani ya ware masu tallafi.
Dakarun tsaron Najeriya sun fitar da jerin sunayen kasurguman 'yan bindiga da suka hallaka da irin nasarorin da suka samu a yaki da ta'addanci a Arewacin Najeriya
Dakarun hukumomin tsaro na hadin guiwa a jihar Anambra sun yi nasarar kashe ƴan bindiga huɗu yayin da ɗan sanda ɗaya ya mutu a wani musayar wuta.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari