Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta dauki alhakin harin da aka kai kauyen jihar Yobe wanda ya yi sanadin kisan kimanin mutane 87.
A wannan labarin za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya shiga gaba inda ya jagoranci hafsoshin tsaron kasar nan zuwa babban jihar Sakkwato.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton ƴan aware ne sun kai hari hedkwatar ƴan sanda da ke ƙaramar hukumar Idemeli ta Kudu a jihar Anambra, sun kashe kofur.
A wannan rahoton za ku ji cewa wasu masu garkuwa da mutane sun sake tafka rashin imani inda su ka kashe matashin mai shekaru 19, Anas Zubairu bayan karbar N17m.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Edo, wasu ƴan bindiga sun hallaka hadimin kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Samson Omoarebokhae ranar Asabar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yiwa hukumar DSS izinin garƙame asusun wata da ake zargin ƴar ta'adda ce, Aisha Abdukarim na tsawon watanni 2.
Kungiyar mata Inyamurai sun nemi gwamnatin tarayya da ta janye dakarunta da aka girke a sassa daban-daban da ke Kudu maso Gabashin kasar nan bisa wasu zarge-zarge.
A wannan labarin za ku ji cewa kungiyar likitoci ta kasa (NMA) ta dora alhakin yawaitar fita yin aiki kasashen waje kan rashin tsaro a kasar nan.
Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa sojoji sun yi nasrar hallaka ƴan ta'adda sama da 1000, sun kama wasu 1,096, sannan sun ceto ɗaruruwan mutane.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari