Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa dakarun sojojin Najeriya da askarawan Zamfara sun kai ɗauki garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Shinkafi bsyan cikar wa'adin haraji.
Ambaliyar ruwa a Maiduguri ta kashe yan Boko Haram sama da 100 a dajin Sambisa. An ruwaito cewa ambaliyar ta haura maboyar Boko Haram ne yayin da suke barci.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana cewa jiharsa ta Katsina ba ta da isassun jami'an tsaro ko makaman da za a yaki ta'addanci.
A cikin wannan labarin, za ku ji cewa rundunar sojojin kasar nan ta ba yan Najeriya tabbacin cewa ta na iya kokarinta wajen magance matsalolin tsaro.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin fulani makiyaya ne sun kashe mutum bakwai a kauyen Naka, hedkwatar karamar hukumar Gwer ta Yamma a jihar Benuwai.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake kira ga mazauna jihar su tashi tsaye su tunkari ƴan bindiga, ya ce musulunci ya yarda da kare kai.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa sojoji sun samu nasarar kashe miyagun ƴan ta'adda 152, sun kama wasu 109 tare da ceto mutane 91 a mako guda.
A wannan rahoton, gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da sanarwar da aka ce ta fito daga gare ta na shirin tattaunawa da yan ta'adda domin sulhu a jihar.
Yan bindiga sun fara saka mutane bauta a Areacin Najeriya. Yan bindiga sun fara saka mutane noma a gonakinsu. Suna kuma kwace amfanin gonar mutane.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari