Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wasu mazauna Kaduna sun bayyana cewa yan ta'adda na neman karar da su yayin da su ka matsa da kai masu hare-hare tare da hallaka jama'a ba dare ba rana.
A wannan rahoton za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya maka wasu fitattun yan jaridu a Arewacin kasar nan a gaban kotu bisa zargin bata masa suna.
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna, Shehu Sani ya ji dadin yadda ofishin mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro ke gudanar da aikinsa a kasar nan.
Hukumar kare hakkin dan Adamt a kasa (NHRC), ta ce akalla mutum 1,463 yan ta'adda su ka kashe daga Janairun 2024 har zuwa watan Satumba na shekarar 2024
Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya sun kwantar da hankulansu bayan bullar sabuwar kungiyar yan ta'addan Lakurawa, domin gwamnati ta shirya kakkabe su.
Lauya da ke rajin kare hakkin dan Adam, Abdu Bulama Bukarti ya fallasa cewa yan ta’addan Lakurawa sun dade a Najeriya kafin yanzu, kuma a shirye su ka shigo kasar.
Wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda ta bayyana a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. 'Yan kungiyar Lakurawa na ayyukansu a jihohin Sokoto da Kebbi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa sojojin da yan Gatawa sun kaure da yan ta'adda karkarshin jagorancin Bello Turji da safiyar yau Talata a yankin Bakin Gulbi Sokoto.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari