Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda masu kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan. Sun hallaka miyagu tare da cafke masu aikata laifuka.
Gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang ya bayyana cewa an samu zaman lafiya a 2024 fiye da shekarar bara, ya yabawa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Darektan harkokin yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar Edward Buba ya ce ba bam ya kashe mutane ba. Janar Buba ya ce an yi nasara ba a yi barna sosai ba.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana amince wa da dukkanin tsare-tsaren da gwamnatinsa ta bijiro da su, inda ya ce za su taimaki kasa.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ya mika ta'aziyyar rasuwar mahaifiyar gwamnan Jigawa, Hajiya Maryam da babban dansa, AbdulWahab Umar Namadi.
Rundunar sojojin Najeriya ta dora alhakin harin da jami'anta na sama su ka kai kauyuka biyu da ke jihar Sakkwato, wanda ya jawo asarar rayuka akalla 10.
Najeriya ta karyata zarge-zargen da jamhuriyyar Nijar ta yi na cewa ta na da hannu wajen shigo da 'yan ta'adda bayan ta ba Faransa damar shigo da sojoji kasar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ce jami'an tsaron kasar nan su na kokari matuka. Ya ce yanzu haka ana samun saukin tafiye-tafiye. a wasu daga cikin titunan kasar.
Sojojin kasar nan sun yi babban kamen miyagun 'yan ta'adda.. Hedkwatar tsaron ta tabbatar da cafke wasu manyan 'yan ta'adda a Arewa. DHQ ta fitar da sunayen miyagun.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari