Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar ƴan sanda ta Najeriya ta tabbatar da cewa ba za ta yi ƙasa a guiwa ba wajen kamo dukan masu hannu a kisan rayukan da aka yi a jihar Filato.
Fargaba ta karade al'ummar Otobi da ke a Benue bayan harin ba-zata da ‘yan bindiga suka kai, wanda ya tilasta jama’a tserewa daga gidajensu. An ji ta bakin ciyaman.
Mai alfarma sarkin Musulumi ya yi magana kan yadda ake kashe rayukan mutane a Najeriya musamman a Arewa a taron sarakunann Arewa na bakwai a Borno.
Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da gazawa wajen kare rayukan al'umma wanda ya zama silar kisan mutane 54 a Filato. Ya nemi a ba jihohi damar mallakar makamai.
Majalisar sarakunan Arewa ta gudanar da taronta na bakwai a Maiduguri na jihar Borno. Taron ya mayar da hankali ne kan lamuran tsaro da suka addadi jama'a.
Bincike ya bayyana cewa akwai sabani a adadin mutanen da ake ruwaito wa cewa 'yan ta'adda sun kashe a jihar Filato biyo bayan hare-haren daren Litinin.
Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP na ƙasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da harin da ƴan bindiga suka kashe gomman mutane a Filato.
Shugaba Tinubu ya bukaci Gamna Mutfwang ya kawo karshen rikicin Filato, yayin da Amnesty ta ce an kashe mutum 1,336 daga Disamba 2023 zuwa Fabrairu 2024.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana ta sanar da cewa ta samu nasarar gano wata kungiya da ke safarar mugayen makaman da ake kera wa a cikin kasar a jihar Kano.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari