Yaki da ta'addanci a Najeriya
Jami'an tsaro sun musanta rahoton da ke yawo cewa sabuwar kungiyar ta'addanci mai suna Mahmouda ta ɓulla a Kwara, sun ce wani kwamanda ne a Boko Haram.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai gana da hafsoshin tsaro saboda yawan kashe kashe da aka fuskanta a jihohin Najeriya yayin da yake hutu a kasar Faransa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya bayyana kiran da tsohon Ministan tsaro, TY Danjuma ya yi ga jama'ar Filato da Binuwai da cewa zai tabarbara doka.
Audu Bulama Bukarti ya ce Boko Haram na cigaba da kara karfi, sun rike yankunan Borno kuma sun tara kudi ta hanyar tara kudin fansa. Haka zalika 'yan bindiga.
Matasan garin Afia, jihar Benue sun tare ayarin Gwamna Alia yayin ziyararsa garin Ukum. Jami’an tsaro sun shawo kan lamarin, amma an lalata motar kwamishina.
Wata kungiyar ta'addanc da ake kira Mahmuda ta bulla a Arewa ta Tsakiya. 'Yan ta'addan sun fara kai hare hare da sanya haraji a yankunan Kwara da Neja.
Rahotanni sun nuna cewa mayakan kungiyar ta'addanci watau ISWAP sun jefa al'ummar garuruwa 2 cikin mawuyacin hali da suka rusa gada a jihar Yobe.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ga laifin masu cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba shi da amfanin komai wajen ciyar da shiyyar Arewa gaba.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari