Yaki da ta'addanci a Najeriya
'Yan bindiga sun kashe bakwai a Benue (Gwer ta Yamma da Buruku). An takaita zirga-zirga a Gwer ta Yamma yayin da wawan wadanda aka kashe a jihar ya kai 166.
Ma’aikata biyu na hukumar ilimi sun mutu sakamakon fashewar bam a hanyar Damboa–Maiduguri. Lamarin ya faru ne a jihar Borno, inda hare-haren IED ke ƙaruwa.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Yan sanda sun tabbatar da kisan mutane a wani mummunan hari da yan ta'addan IPOB suka kai kan matafiya a titin Okigwe-Owerri da ke jihar Imo ranar Alhamis.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya kafa dokar hana sayar da man fetur a karamar hukumar Bama ta jihar Borno. Zulum ya dauki matakin ne kan Boko Haram
Dan Majalisar Wakilai, Hon. Terseer Ugbor ya caccaki gwamnatin Benuwai karkashin Gwamna Hyacinth Alia da rashin jawo kowa a jiki a yaƙi da matsalar tsaro.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa kananan yara 5 sun jikkata da wani bam ya tashi da su a ƙaramar hukumar Mafa da ke jihar Borno ranar Alhamis.
Sufeton 'yan sanda IGP Kayode ya ziyarci wajen da ake kera makamai a Najeriya. Hakan na zuwa ne yayin da Bola Tinubu ya hana shigo da kayan da ake yi a Najeriya.
Rundunar 'yan sa kai ta CJTF ta kwato bidigar harbo jirgin sama a jihar Borno wajen 'yan ta'addan ISWAP. An kashe 'yan ta'addan uku tare da kwato baburansu a Gwoza.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari