Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wasu zaratan sojojin Najeriya suka yi asarar rayuka a kokarinsu na kakkabe mummunan harin yan ta'adda a Neja da Kaduna.
Gwamnan jihar Kebbi ya sanar da cewa zai kafa dokar kisa kan masu taimakon 'yan bindiga da bayanan tsaro yayin da ya je Zuru bayan kashe mutane kusan 30.
'Yan sandan Kano sun gano bama-bamai tara da ba su kai ga fashewa a kamfanin karafa na Yongxing, inda wani bam ya tashi a ranar Asabar, har mutane biyar suka mutu.
Dakarun sojin Najeriya sun kai dauki jihar Filato yayin da wasu matasa suka kai hari kan wasu matafiya a Mangu. an kashe matafya 7, raunata 21 da kona matar su.
A labarin nan, za a ji cewa Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce raunin iyakokin kasar na taka rawa wajen ta'azzara rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka yi shawagi har aka gani wurin hada bama-bamai a yanki na jihar Borno, tuni aka dauki matakai a kansa.
Yayin da aka yi sulhu a wasu kananan hukumomi, ƴan bindiga sun kai zafafan hare-hare kan manoma da jama'a a kauyukan ƙaramar hukumar Ƙanƙara a Katsina.
'Yan banga sun kutsa cikin dajin Filato sun fatattaki 'yan bindiga. Yan banga sama da 300 ne suka yi gangamin suka kashe yan bindiga kimamin 80 a dajin.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari