Yaki da ta'addanci a Najeriya
Raoto ya gano cewa dan ta'adda Bello Turji na neman ajiye makamai ne domin ganin karfinsa ya kare bayan kashe dan ta'adda Danbokolo da 'yan sa-kai suka yi.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kama wani mutum mai suna Stephen Gyang da ake zargi da kitsa kai hari kan matafiya a Barikin Ladi a ranar Asabar.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Janar Azubuike Ihejirika ya bukaci a fara tilasta horon sojoji ga matasan NYSC don cusa kishin kasa da kawo karshen ta'addanci.
Dakarun rundunar sojin Najeriya tare da taimakon jami'an JTF sun samu nasarar daƙile hare-haren bama bamai 56 a gadar Marte zuwa Dikwe a jihar Borno.
Wasu 'yan bingida sun kai hari gidan tsohon ministan wasanni, Damishi Sango a jihar Filato. Sun kashe wata mmata 'yar uwar shi bayan sun harbi dan sanda.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Saƙkwato sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe mutane 15 da wani hari da suka kai ana tsaka da sallah.
Jami'an tsaro sun kama mutum 14 da ake zargi da kai hari da ta'addanci a Benue. Mutanen da aka kama 'yan kungiyar dan ta'adda Konyo da ake nema ido rufe.
A labarin nan, za a ji cewa Jama'atul Nasril Islam ta bayyana takaici a kan yadda gwamnatin Bola Tinubu ta zuba ido ana kashe jama'a babu kakkautawa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sanda a jihar Katsina sun yi tsayin daka a lokacin da wasu 'yan ta'adda suka so mamaye sansaninsu a Kankia.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari