Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya tura Dr. Abiodun Essiet a matsayin jakadiyar zaman lafiya zuwa Plateau domin sulhu, kwantar da hankalin jama’a, da inganta zaman lafiya.
Wasu da ake zargi 'yan kungiyar asiri ne sun harbe wani shugaban dalibai na kungiyar SUG mai suna Samuel Sampson Udo a Cross river wajen jana'izar mahaifinsa.
kwamandan rundunar OPEP a jaihar Filato, Manjo Janar Folusho Oyinlola ya jagoranci tawaga zuwa masallaci da coci domin samar da zaman lafiya a jihar Filato.
Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda da dama, sun ceto mutum 67, sun kama 94 cikin makonni biyu, tare da kwato makamai da lalata sansanonin miyagu.
A labarin nan, za a ji cewa wasu garuruwa a Zamfara sun bayyana cewa sun gamu da sabon kalubalen yan ta'adda d ake neman haraji daga tsakanin N4m zuwa N40m.
Shugaban cocin PFN, Bishop Wale Oke ya ce bai yarda da barazanar kawo hari da Donald Trump ya ce zai yi a Najeriya. Ya bukaci Amurka ta hada kai da Najeriya.
Sojoji sun kama wani mai safarar makamai a Taraba tare da AK-47 da harsasai 53, yayin da rundunar soji ta ce za ta ci gaba da murkushe masu laifi da inganta tsaro.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta nuna damuwa kan ra'ayin shugaban hukumar INEC, Farfesa Amupitan kan matsalar tsaron kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa dakarun soji maza da mata bisa jajircewa da sadaukar da rayuwarsu da suke yi don kare kasar nan daga yan ta'adda.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari