Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin, za a jiyadda Sanata Ali Ndume ya jihar Borno ya yi kakkausar suka ga masu yada labaran cewa Boko Haram ta kashe kiristoci ne kawai a Arewa masi Gabas.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram. An kashe 'yan ta'addan ne bayan an yi musu ruwan wuta a jihar Borno.
Mamba mai wakiltar Kiru da Bebeji a Majalisar Wakilai ta kasa, Hon. Abdulmumini Jibrin Kofa ya musanta zargin cewa Tinubu ke iara rura wutar matsalar tsaro.
'Yan bindiga sun kai wani hari a kauyka da dama a jihar Filato inda sama da mutane 300 suka rasa gidajen su a harin. Akalla gidaje 30 aka rusa yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ce dole ne a duba batun samar da 'yan sandan jihohi saboda magance ta'addanci.
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a jihohin Borno da Yobe. Sun kwato makamai da wasu kayyakin da suke shirin hada bama bamai da su.
Rundunar 'yan sanda ta kama wasu masu garkuwa da mutane a jihar Kano. An kama su bayan wanda suka sace ya gane daya daga cikin masu garkuwa da mutanen.
’Yan daba sun tarwatsa wani taron tsaro a Katsina, sun kai hari kan mahalarta da ’yan jarida, yayin da masu shirya taron suka zargi gwamnati da hannu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi wa Nuhu Ribadu da Uba Sani Martani kan maganar rashin tsaro da ke addabar jihar Kaduna da Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari