Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin Kwara ta rufe makarantu a kananan hukumomi huɗu saboda barazanar tsaro, bayan harin ’yan bindiga a cocin Eruku. Gwamna ya nemi kafa sansanin sojoji.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da shirin daukar sojoji 24,000 domin yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas ya tabbatar da cewa akwai hanyoyin da za a iya amfani da su wajen magance rashin tsaron Najeriya.
Tawagar Najeriya karkashin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ta gana da dan majalisar Amurka kan rashin tsaro a Najeriya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kama daya daga cikin jagororin kungiyar ISWAP, Hussaini Ismaila da laifin ta'addanci bayan DSS ta gurfanar da shi.
Wasu yan sa-kai sun rasu yayin da wasu mayakan ISWAP suka kai hari kan dakarun Najeriya a jihar Borno. Yan sa-kai 4 ne suka rasu yayin da aka rasa wasu sojoji.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron jihar Katsina sun yi nasarar ram da wasu mutane guda hudu da suka tabbatar da cewa sun mika bayanan sirri ga 'yan ta'adda.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa ya dage kan matsayarsa ta a sasanta da yan bindiga ne saboda yadda ya damu da matsalar tsaron da ta addabi Arewa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari