Yaki da ta'addanci a Najeriya
Dan bindigan da ake nema ido rufe, Ado Aliero ya bukaci a yafi juna duk da kashe rayuka da aka yi a taron zaman lafiya da aka yi a yankin Faskari a jihar Katsina
An bayyana fuskar Kachalla Babaro da ya kashe mutum 32 a wani hari da ya kai Malumfashi a jihar Katsina. Ya hallara zaman sulhu da aka yi da yan ta'adda a Faskari.
Jagoran ‘yan ta’adda da ake nema, Isiya Kwashen Garwa, ya amince da sulhu a Katsina; Sheikh Gumi ya ce zaman lafiya na dawowa, inda ya gargadi masu ta da rikici.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan ta'adda a jihar Kogi. An kashe Kachalla Babangida bayan an bude wa 'yan bindiga wuta a wani dagi da suka buya.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta amince da gaggauta yin shari'ar dan Najeriya da ya kai hari ofishin majalisar dinkin duniya. An kama Khalid Al-Barnawi a 2016.
Rundunar ’yan sanda a jihar Anambra ta tabbatar da mutuwar mutane hudu tare da jikkata 15 a yayin harin yan bindiga da aka kai wajen masu zaman makoki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Mai Mala Buni ta jihar Yobe ta bayyana takaicin yadda aka dawo da labarin kisan mutum 84 a Mafa a matsayin wanda ya faru yanzu.
Bayan cafke wasu daga cikin kwamandojin kungiyar Ansaru, Kotu da ke zamanta a birnin Abuja ta yanke hukunci kan Mahmud Usman, kwamandan Ansaru, hukuncin shekaru 15.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Birtaniya ta sanar da cewa yanzu za a iya zuwa jihar Kaduna ba tare da katuwar fargaba a kan matsalar tsaro ba, kamar a da.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari