Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sojojin Najeriya sun kama wani babban mai garkuwa da mutane, Abubakar Bawa, a Wukari, yayin Operation Zafin Wuta da ke dakile aikace-aikacen miyagu a Taraba.
Gwamnonin Kudu maso Yamma sun ce lokacin kafa 'yan sandan jihohi ya yi yayin da suka kaddamar da sabon asusun tsaro domin yaki da 'yan ta'adda da masu laifuffuka.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
Jami'an hukumar DSS sun kama wani dan bindiga da ya yi hijira daga jihar Zamfara zuwa Bauchi ya cigaba da rayuwa. An kama shi ne baya lura da yadda ya ke kashe kudi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bauchi ta ce a rufe makarantun firamare, sakandare da na gaba da sakandare mallakkinta da masu zaman kansu saboda sace dalibai.
Jerry Gana ya ce 'yan bindiga na amfani da dalibai a matsayin garkuwa bayan barazanar Trump, yana kira ga gwamnati ta karo haɗin gwiwa da ƙasashen waje.
Kotun Tarayya ta karyata labarin cewa an yi yunkurin hallaka Mai Shari'a, James Omotosho saboda hukuncin da ya yanke kan Nnamdi Kanu a makon jiya.
Gwamna Zulum ya umurci mazauna Borno su gudanar da azumi da addu’a a Litinin domin neman taimakon Allah kan sabon tashin hankali da ake fuskanta a jihar.
A labarin nan, za a ji gwamnatin Nasir Idris ta Kebbi ta yi bayani a kan lokacin da ta ke sa ran jami'an tsaro za su samu nasarar ƙwato ƴan matan makarantar Maga.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari