Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya shaida wa Olusegun Obasanjo cewa mafi yawan Boko Haram da ya gano ba su kai shekara 15 ba, suna dauke da manyan makamai.
Bishop Matthew Kukah ya musanta cewa ana zaluntar Kiristoci a Najeriya, yana mai cewa batun kisan kiyashi ko wariyar addini ana tantance shi da niyya.
Umarnin shugaban kasa na janye jami’an ’yan sanda daga manyan mutane ya jawo matsala inda yan siyasa suka fara neman jami'an NSCDC da kamfanonin masu zaman kansu.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
Kwanaki kadan bayan kubutar da yan matana da aka sace a makarantar Maga, yan bindiga sun sake komawa jihar Kebbi, sun kashe jami'an hukumar NIS uku.
Dan majalisar tarayya da Kaduna, Bello El-Rufai ya soki bambancin hukuncin da ake bai wa masu ta’addanci, yana kira a samar da tsarin shari’a mai daidaito.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta shaidawa kotu yadda Tukur Mamu ya kashe kasonsa na kudin fansa da ya karba daga 'yan ta'adda.
An samu musayar wuta mai zafi tsakanin 'yan sanda da wasu miyagun 'yan bindiga a Anambra. An ce tsananin musayar wutar ya jawo lalacewar motocin 'yan sanda.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata rahoton da ya ce ba za a yi nasarar tsaron Zamfara ba tare da shigarsa ba, yana karyata lamarin.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari