Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar raya kasashen Afrika ta Yamma ta bayyana matsayarta a kan zargin cewa ana kisan kare dangi a kan kiristocin Najeriya.
Jami'an tsaron CPG na gwamnatin jihar Zamfara sun samu nasarar kama wata mota dauke da bindigogi da alburusai a kauyen Dangulbi, an fara bincike kansu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan barazanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ta kawo farmaki a Najeriya.
Donald Trump ya yi barazanar kai hare-haren Amurka a Najeriya saboda zargin kashe Kiristoci. Tinubu ya yi bayani cewa Najeriya na kare ‘yancin addini.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban rundunar soji, Laftanar Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya shawarci Amurka ta sake tunani a kan kawo hari Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da jami'an tsaro da suka hada da sojoji, 'yan sanda, NSCDC da sauransu bayan harin 'yan bindiga a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa mutanen da aka gani da miyagun makamai ba 'yan ta'adda ba ne kamar yadda aka yada.
Dakarun sojoji sun tarba yan bindiga ta sama da kasa, sun sheke sama da 80 lokacin da suka yi yunkurin kutsawa cikin jihar Kebbi ta iyakarta da Zamfara.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari