Yaki da ta'addanci a Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa dakarun soji maza da mata bisa jajircewa da sadaukar da rayuwarsu da suke yi don kare kasar nan daga yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa hafsan sojan kasa, Laftanal Janar Waidi Shaaibu ya gana da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a karon farko bayan nada shi mukamin.
Adewole Adebayo ya ce Tinubu ya yi amfani da harsashi wajen magance matsalar tsaro ko ya yi murabus, yayin da Amaechi ya ce za a iya doke Tinubu a zaben 2027.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya tabbatar da cewa gwamnatin Najeriya da Amurka sun fara tattaunawa domin fahimtar halin da ake ciki.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Cikin Gida, Janar Abdulrahman Dambazau mai ritaya ya fadi girman matsalar tsaro a yankunan Arewacin Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachri Lawal ya ce zargin da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi na kisan kiristoci a Najeriya ba karya ba ne.
Malaman addinin Musulunci da Kirista sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da azumi domin magance matsalr tsaro.
Kungiyar The Citizen Project ta jinjinawa matakan da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Malam Nuhu Ribadu suka dauka bayan barazanar harin Amurka.
Majiyoyi masu karfi a yankun Tafkin Chadi sun bayyana cewa yan ta'adda sama fa 200 aka lashe a wani azababben artabu da ya faru tsakanin Boko Haram da ISWAP.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari