Yaki da ta'addanci a Najeriya
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana cewa ba za a cigaba da sulhu da 'yan ta'adda ko biyan kudin fansa ba.
Majalisar dattawan Najeriya ta bayyana takaici game da yadda 'yan ta'adda da masu mika masu bayanan sirri a kasa ke ci gaba da kawo cikas a Najeriya.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa zai yi matukar kokarin wajen hana kashe kashe a Najeriya bayan zama ministan tsaro.
Sanata Kabiru Marafa ya bayyana goyon bayansa ga barazanar Shugabar Dinald Trump na daukar matakin soji kan Najeriya, ya ce lamarin tsaron Najeriya ya lalace.
Sabon Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa ya yabi gwamnonin jihohin Kudu maso Yamma bisa yadda suka hada kai wajen tabbatar da tsaro a yankinsu.
Kungiyar NDYC daga Kudancin Najeriya ta roƙi Bola Ahmed Tinubu ya ƙi amincewa da yunkurin batanci da ake yi wa karamin ministan tsaro, Mohammed Matawalle.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnati ta bayyana sunayen wadanda ke daukar nauyin ta’addanci da garkuwa, domin tabbatar da hukunci a fili da kuma kare al’umma sosai.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ce duk da an samu lokacin da aka tattauna da 'yan ta'adda a baya, amma yanzu ba daga kafa ga ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cew agwamnatin Abba Kabir Yusuf ta tabbatar da cewa babu inda aka dakatar da dokar hana acaba a Kano, ta roki jama'a game da kare rayuka.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari