Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wannan rahoto ya yi nazari kan yadda jihohi 6—Borno, Yobe, Zamfara, Plateau, Benue da Katsina—ke amfani da sababbin dabarun tsaro wajen yaƙi da ‘yan ta'adda.
Ministan yada labarai, Mohammed Idris ya ce gwamnati ba ta gurfanar da masu zargin daukar nauyin ta’addanci ba saboda binciken lamuran yana da sarkakiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban DSS, Tosin Adeola Ajayi. An yi wa Tinubu bayani game da halin da kasa ke ciki kan lamuran tsaro.
Masani a fannin tsaro, Audu Bulama Bukarti ya bayyana hanyoyi biyar da gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta bi wajen magance rashin tsaro.
Filato da Katsina sun rufe dukkan makarantu saboda barazanar tsaro da hare-haren garkuwa da dalibai. Gwamnatoci na cewa matakin na wucin gadi ne domin kare rayuka.
Wani ganau ya bayyana cewa wasu daga cikin daliban da yan bindiga suka kwasa daga makarantar Katolika da tsakar dare sun tsere bayan mota ta lalace.
Hukumar DSS ta tura Nnamdi Kanu zuwa gidan gyaran hali na Sokoto bayan kotun tarayya ta Abuja ta yanke masa hukuncin daurin rai da rai bisa laifin ta’addanci.
Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso sun yi martani kan sabon harin da aka kai Neja tare da sace dalibai da malamai, sun nemi Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan tsaro.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe wani kwamandan yan bindiga, na hannun daman kasurgumin dan bindiga, Dogo Gide a jihar Neja.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari