Yaki da ta'addanci a Najeriya
Mambobi 44 na Majalisar wakilan tarayya sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin a saki jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu domin tattaunawar sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa babbar kotun tarayya ta Abuja ta tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta yankewa Nnamdi Kani hukunci a wannan rana ta Alhamis.
Shugaban kungiyar ta'addanci ta IPOB, Nnamdi Kanu ya birkita zaman kotu yayin da za a yanke masa hukunci kan ta'addanci. Ya ce alkalan kotun ba su san doka ba.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin 'yan kasar nan sun fusata, suna neman shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bar shugabancin Najeriya saboda rashin tsaro.
Ministan yada labarai ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya himmatu wajen magance matsalar tsaro. Mohammed Idris ya fadi haka ne bayan hare hare.
Gwamnatin Kwara ta rufe makarantu a kananan hukumomi huɗu saboda barazanar tsaro, bayan harin ’yan bindiga a cocin Eruku. Gwamna ya nemi kafa sansanin sojoji.
A labarin nan, za a ji cewa George Akume, Sakataren gwamnatin Najeriya ya karyata Amurka da Shugabanta Donald Trump game da batun kisan kiristoci a ƙasar nan.
Shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya sanar da shirin daukar sojoji 24,000 domin yaki da 'yan ta'adda a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji Rotimi Amaechi, tsohon gwamnan jihar Ribas ya tabbatar da cewa akwai hanyoyin da za a iya amfani da su wajen magance rashin tsaron Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari